Dan shekara 18 da ya kashe mutum a Kaduna

Описание к видео Dan shekara 18 da ya kashe mutum a Kaduna

Watakila idan wani ya ce muku wannan yaro dan shekara 18 a Kaduna ya kashe mutum, za ku iya mamaki, amma ga shi yanzu a gaban 'yan sanda ya ce da shi da wata mata suka aikata hakan. Ga shi ga ta ga kuma zargin da ake musu

Комментарии

Информация по комментариям в разработке