Masu shirin zanga-zanga su ɗan ƙara haƙuri Tinubu ya san da matsalarsu - Mohammed Idris

Описание к видео Masu shirin zanga-zanga su ɗan ƙara haƙuri Tinubu ya san da matsalarsu - Mohammed Idris

Ministan yaɗa labaran Najeriya, Mohammed Idris, ya nemi matasan ƙasar masu niyyar zanga-zanga su ƙara haƙuri, saboda Shugaba Tinubu ya san da matsalarsu.

Ministan ya kuma ce an fito da wasu matakan kyautata rayuwa ga 'yan Najeriya.

Комментарии

Информация по комментариям в разработке