Yadda 'yan arewa ke zubar da kimarsu a kudancin Najeriya • RFI Hausa

Описание к видео Yadda 'yan arewa ke zubar da kimarsu a kudancin Najeriya • RFI Hausa

Nan kusa za a fara hukunta 'yan arewacin Najeriya da ke daukar kasadar yin balaguro zuwa kudancin kasar a cikin manyan motocin dakon dabbobi, lamarin da ke haddasa hatsari har a samu asarar rayuka. Shugabannin arewa sun ce, matasansu na zubar da mutuncin arewa domin kuwa sauran mutanen shiyoyin kasar ba sa aikata haka.

Комментарии

Информация по комментариям в разработке