Shirin Yamma na DW 04.09.2024

Описание к видео Shirin Yamma na DW 04.09.2024

Shirin Yamma

• Shugabannin kasashen Afirka da hukumomin China na gudanar da taro kan bunkasa tattalin arziki tsakanin nahiyar Afrika da China.

• Kungiyar ECOWAS ta kaddamar da shirin tallafawa mutanen da hare-haren 'yan bindiga ya jefe rayuwarsu cikin garari a Najeriya.

• Kungiyar Dattawan Arewacin Najeriya ACF ta magantu kan tabarbarewar tsaro a yankin.

• Al’ummar Gaza na fatan tsagaita bude wuta gabanin karewar wa’adin yiwa kananan yara allurar rigakafin cutar shan inna a zirin Gaza.

• Kasashen Afrika na ci gaba da dibar ‘yan kallo wajan lashe lambobin yabo a gasar Paralympics ta masu bukata ta musamman da ke gudana a birnin Paris na Faransa.

Muna tafe da shirin Taba ka Lashe da Noma da Raya Kasa har ma da Ra’ayoyinku. Salihu Adamu Usman, shi ne zai jagoranci shirin cikin aminci.

Комментарии

Информация по комментариям в разработке