'Yan Najeriya sun yi zanga-zanga a gidan jakadan Najeriya a London

Описание к видео 'Yan Najeriya sun yi zanga-zanga a gidan jakadan Najeriya a London

***'Yan Najeriya dayawa sun zanga-zanga a harabar gidan jakadan Najeriya a London, suna neman a saki dan jarida Omoyele Sowore.
***A Kenya akwai fargabar rashin adalci tsakanin yara mata da aka ci zarafinsu ta hanyar fyade.
***Madugun 'yan adawan Nijar, Hama Amadou, ya koma kasar bayan ya kwashe fiye da shekara biyar yana gudun hijira.

Комментарии

Информация по комментариям в разработке