Martanin Malam Abdallah Gadon Kaya akan wakar "Chas" ta Ado Gwanja

Описание к видео Martanin Malam Abdallah Gadon Kaya akan wakar "Chas" ta Ado Gwanja

#NasaraRadio #AmanarTalaka 98.5 FM #Kano #Nigeria #Malamai #Malam #Waka #AdoGwanja

Malam Abdullah Gadon Kaya, yayi tsokaci akan sabuwar waka mai taken "Chas" da mawaki Ado Gwanja yayi, wacce ake zarginsa da amfani da kalmomin da basu dace da tarbiyya ba a cikinta.

Комментарии

Информация по комментариям в разработке