Jawabin Ayatollah ga dandazon Iraniyawa kan Isra'ila • RFI Hausa

Описание к видео Jawabin Ayatollah ga dandazon Iraniyawa kan Isra'ila • RFI Hausa

Jagoran addinin Musulunci a Iran Ayatollah Ali Khemenei ya bayyana cewa Isra’ila za ta ɗanɗana kuɗarta muddin ta yi gigin mayar da martanin harin da Iran ta kaddamar mata a cikin wannan makon.

Комментарии

Информация по комментариям в разработке