Yadda hukuncin kotu ya jingine Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II

Описание к видео Yadda hukuncin kotu ya jingine Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II

Bayan da kai al’umma ya daure game da hukuncin Babbar Kotun Tarayya da ke Kano a kan tirka-tirkar sarauta, Suleiman Hassan ya tattauna da Barista Al-Zubair Abubakar da Abdulhadi Abubakar Umar.
A cikin shirin Rana Ba Ta Kary ana Trust Radio, ya tambaye su hakikanin abin da hukuncin yake nufi da kuma matsayin Sarki Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.

#arewa #hausa #kano #sanusi #nigeria

Комментарии

Информация по комментариям в разработке