Labaran DCL Hausa na Bidiyo 17/09/2024

Описание к видео Labaran DCL Hausa na Bidiyo 17/09/2024

Labaran DCL Hausa na Bidiyo 17/09/2024
-Ku kwato gawar sarkin Gobir domin sake yi masa sutura, wata kungiya ta bukaci Tinubu da gwamnan Sokoto
⁃ Gwamnatin Nijeriya za ta kafa asusun ba da tallafi da zarar an sami faruwar annoba ko ibtila’.i
⁃ Zimbabwe za ta bayar da giwaye 200 don talakawan kasar da ke fama da yunwa su ci naman giwa
Mai gabatarwa: Maimuna Hadi Ibrahim

Комментарии

Информация по комментариям в разработке