An bawa Ganduje Shawara ya Sauka Daga Shugabacin APC kada kotu ta Tona masa Asiri Sokoto, Sojoji

Описание к видео An bawa Ganduje Shawara ya Sauka Daga Shugabacin APC kada kotu ta Tona masa Asiri Sokoto, Sojoji

Majalisar Limamai da Malamai ta Jihar Kaduna ta sake jaddada cikakken goyon bayanta ga Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar.

Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya umarci jami’an gwamnati da su mayar da kuɗaɗen da suka karkatar na goron Sallah da aka ba ma'aikata.

Tsohon mataimakin shugaban APC, Salihu Lukman ya yi magana kan tsare-tsaren Bola Tinubu.

Alhaji Sale Zazzaga ya bawa Ganduje Shawara da Zai kare Mutuncinsa ba tare da kotu ta Tona masa Asiri ba

The Council of Imams and Clerics of Kaduna State has reiterated its full support for the Sultan of Islam, Alhaji Sa'ad Abubakar.

The governor of Sokoto state, Ahmed Aliyu, has ordered the government officials to return the money they diverted from the Sallah grant given to workers.

The former vice president of APC, Salihu Lukman spoke on Bola Tinubu's plans.
_____________________________________________
Mi3novel zata dinga kawo muku labarai kan
Jaruman kannywood,
Y'an siyasa
Abubuwan Al-ajabi
CeCe kuce
dama tarihin rayuwar su
Da sauran labarai kan fitattu a fadin duniya
Sannan zata kawo labaran hausa novel

MI3 novel will bring you news about Kannywood actors
Politicians
And their Biography
And other news about famous people around the world
And then it will bring news about Hausar novel

Dan Mana subscribe domin samun Shire shirenmu da zarar min daura Kuma ki dinga ziyartar channel Mi3 novel domin labarai Kan kannywood, Siyasa, tarihin rayuwar su, da suaransu

subscribe always visit my channel and get news on kannywood, Politics, Biography etc

#mi3novel #Mi3novels #kannywood #hausa

Alhaji Sale Zazzaga advised Ganduje to protect his reign without the court revealing his secrets

Комментарии

Информация по комментариям в разработке