Tambayoyin Auratayya: 02

Описание к видео Tambayoyin Auratayya: 02

masu son aiko da nasu tambayoyin sai su tura su zuwa ga akwatun Sakonmu Kamar Haka [email protected].

Ga Tambayoyin Kamar Haka:
1. Salam alaikum Malam. Tambaya ta itace:
Na kasance tare da mijina tsawon shekara ashirin. Allah Ya azurtamu
da Yara hudu. Mijima Yana da alkhairi sosai da kokarin wadata gida.
Amma baya da arziki sosai Don Sai Tari Idan babu, Ni nake Bashi
kudin chefane da kudin biyan makarantar yara. Matsalarmu Daya ce,
wurin kwanciyar aure. Ina Iya bakin kokarina amma ko da yaushe
baya gajiya. Sai yace zai Kara aure. Mallam ya halarta na ce masa Duk
ranar da ya Kara aure na hakura da saduwa ? Zan zauna in Yi Zaman
'ya'ya na.

2.Shin mijin da ya auri mace tana aiki kuma sunyi maganar aikin kafin
auren, sai bayan aure yace dole sai ta ajiye aikin ko kuma tana wajen
aiki yace dole sai ta dawo gida, idan taki bin umarnin shi a nan ta
sabawa Allah. Kuma (Shi mijin nauyin ya'yan shi sun mashi yawa
abubuwa da yawa matar ita take yi, kuma da zaran an biya ta albashi
sai ya san yanda yayi ya amshi kudi a cikin albashin nata)

3.

Комментарии

Информация по комментариям в разработке