Tambayoyi da Amsa 46

Описание к видео Tambayoyi da Amsa 46

1. Malam menene hukuncin idan mutum yana aiki a wata ma'aikata ayi masa kyauta kuma ya karba.??

2.Malam don Allah addu''ar da idan nayi Allah zai biyamin bukata ta nake nema.?

3.Malam ina neman karin bayani akan hadisin wannan sahabin da Annabi (S.A.W) ya nadashi mai karbar zakka, sai masu bayar da zakkar suka bashi kyauta. nake neman.?

4. Menene hukuncin saka ma'aikacin asibiti ya kama maka layi idan likita yazo sai ya kirawoka, ?

Комментарии

Информация по комментариям в разработке