Osinbajo ya kaddamar da takarar shugabancin Najeriya a 2023

Описание к видео Osinbajo ya kaddamar da takarar shugabancin Najeriya a 2023

Mataimakin shugaban Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.

Farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana tsayawa takarar ce a wani jawabi ta bidiyo da aka yada ta talbiji da sauran kafofin sada zumunta inda ya yi bayanin irin abubuwan da zai yi idan ya gaji Shugaba Muhammadu Buhari.

Ya ce yana neman tsayawa takarar ce domin inganta rayuwar 'yan kasar yana mai cewa a matsayinsa na mataimakin shugaban kasa yana da kwarewar shugabancin Najeriya.

Комментарии

Информация по комментариям в разработке