Yadda angon mata biyu ya shiga ɗakin amarensa biyu a Abuja

Описание к видео Yadda angon mata biyu ya shiga ɗakin amarensa biyu a Abuja

Matashin nan da ya auri mata biyu a rana guda a Abuja ya bayyana yadda yake tafiyar da sha'anin gidansa tun da ya yi aure.

Babangida Sadiq ya shaida wa BBC Hausa cewa duk lokacin da ya kalli matan nasa biyu "hankalina yana kwanciya."

Комментарии

Информация по комментариям в разработке