Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 24/06/2024 • RFI Hausa

Описание к видео Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 24/06/2024 • RFI Hausa

Gwamnatin Katsina da ke Najeriya da haɗin guiwar Majalisar  Ɗinkin Duniya za su fara gudanar da wani taro kan tsaro. Amurka na shirin sauya salon girke sojojinta a nahiyar Afrika bayan Nijar ta kori dakarun ƙasar. Firaministan Isra'ila ya sha alwashin tunkarar dakarun Hezbollah na Lebanon.

Комментарии

Информация по комментариям в разработке