Labaran RFI Hausa na ƙarfe 5 agogon Najeriya 04/10/2024 • RFI Hausa

Описание к видео Labaran RFI Hausa na ƙarfe 5 agogon Najeriya 04/10/2024 • RFI Hausa

Cutar Kwalara ta kama akalla mutane 400 a jihar Borno da ke Najeriya bayan ambaliyar ruwa. Wani harin ta'addanci ya kashe ɗakarun Togo akalla 19. Jagoran Musuluncin Iran Ayatollah Ali Khemenei ya lashi takobin mayar da zazzafen martani muddin Isra'ila ta tanka su.

Комментарии

Информация по комментариям в разработке