Gaskiyar Magana: Kudin da ake bayar wa ga 'yan majalisar Tarayyar Najeriya na tada kura

Описание к видео Gaskiyar Magana: Kudin da ake bayar wa ga 'yan majalisar Tarayyar Najeriya na tada kura

Wasu daga cikin masu neman takarar kujerun Sanata a Najeriya sun ce ya zama wajibi a rage kudin da ake bayarwa ga 'yan majalisar Tarayyar Najeriya. Shirin Gaskiyar Magana na wannan lokacin ya tattauna da Hamman Ahmadu, wanda ya nemi takarar Sanata a jihar Adamawa da ke Najeriya.

Комментарии

Информация по комментариям в разработке