Ko Sarki Sanusi zai dawo gadon mulkin Kano?

Описание к видео Ko Sarki Sanusi zai dawo gadon mulkin Kano?

Jahar Kano ta dauki zafi bayan da majalisar dokoki ta tabbatar da rushe dukkannin tsarin sabbin masarautu da tsohuwar gwamnatin Ganduje ta SAMAR . Yanzu haka dai rahotanni na cewa an jibge jami'an tsaro a gidan sarki. Wakilinmu Nasir Salisu Zango ya aikomana da karin bayani.

Комментарии

Информация по комментариям в разработке