Gaskiyar Magana: Dole sai gwamnatin Najeriya ta yi gyara a tafiyarta

Описание к видео Gaskiyar Magana: Dole sai gwamnatin Najeriya ta yi gyara a tafiyarta

Shirin Gaskiyar Magana na wannan makon ya tattauna ne da Deji Adeyanju, dan gwagwarmaya a Najeriya da kuma Habiba Muhammad Abdulkadir, 'yar jarida a Najeriya kan barin baya da kura da zanga-zanga ta yi a Najeriya.

Комментарии

Информация по комментариям в разработке